Sojojin Isra’ila sun ce an kashe wani sojansu yayin fafatawa a kudancin Lebanon.
Isra’ilar ta kuma sanar da cewa wasu sojojin sun samu munanan raunuka inda aka kai su asibiti domin samun kulawar likita.
Sai dai har yanzu ba a bayyana cikakkun bayanai kan yadda aka kashe sojan ko kuma inda arangamar ta faru ba.
0 Comments
Drop your thoughts What do you think about this news?